1 SAM 1

Haihuwar Sama’ila 1 Akwai wani mutum daga kabilar Ifraimu sunansa Elkana, yana zaune a Rama, a ƙasar tudu ta Ifraimu. Shi ɗan Yeroham ne, jika ga Eliyab, na iyalin Nahat,…

1 SAM 2

Waƙar Hannatu 1 Hannatu kuwa ta yi addu’a ta ce, “Ubangiji ya cika zuciyata da murna. Ina farin ciki da abin da ya yi. Ina yi wa maƙiyana dariya, Ina…

1 SAM 3

Ubangiji Ya Kira Sama’ila 1 Yaron nan Sama’ila yana yi wa Ubangiji aiki a hannun Eli. A lokacin nan Ubangiji bai cika yin magana da mutane ba, ba safai kuma…

1 SAM 4

Filistiyawa Sun Ƙwace Akwatin Alkawari 1 A wannan lokaci Isra’ilawa suka yi shiri su yi yaƙi da Filistiyawa, Isra’ilawa suka kafa sansaninsu a Ebenezer, Filistiyawa kuma suka kafa nasu a…

1 SAM 5

Akwatin Alkawarin Allah a wurin Filistiyawa 1 Sa’ad da Filistiyawa suka ƙwace akwatin alkawarin Allah a Ebenezer, suka kai shi Ashdod. 2 Suka shigar da shi cikin haikalin gunkinsu, Dagon,…

1 SAM 6

Filistiyawa Sun Komar da Akwatin Alkawari 1 Akwatin alkawarin Ubangiji ya yi wata bakwai a ƙasar Filistiyawa. 2 Filistiyawa suka kirawo firistocinsu da bokayensu, suka ce, “Me za mu yi…

1 SAM 7

1 Mutanen Kiriyat-yeyarim kuwa suka zo suka ɗauki akwatin alkawarin Ubangiji suka kai shi gidan Abinadab a bisa tudu. Suka keɓe ɗansa, Ele’azara, ya lura da akwatin alkawarin Ubangiji. Sama’ila…

1 SAM 8

Isra’ilawa Sun Roƙa A Naɗa musu Sarki 1 Da Sama’ila ya tsufa, sai ya naɗa ‘ya’yansa maza su zama alƙalan Isra’ila. 2 Sunan ɗansa na fari Yowel, na biyun kuma…

1 SAM 9

Aka Zaɓi Saul Ya Zama Sarki 1 Akwai wani mutum daga kabilar Biliyaminu, sunansa Kish, ɗan Abiyel, jikan Zeror, na iyalin Bekorat, dangin Afinya, shi attajiri ne. 2 Yana da…

1 SAM 10

1 Sa’an nan Sama’ila ya ɗauki ‘yar kwalabar mai, ya zuba wa Saul a kā, ya yi masa sumba, ya ce, “Ubangjiji ne ya keɓe ka, ya naɗa ka sarki…