1 SAM 21
Dawuda Ya Gudu daga wurin Saul 1 Sa’an nan Dawuda ya tafi wurin Ahimelek, firist, a Nob. Ahimelek kuwa ya fita da rawar jiki domin ya tarye Dawuda, ya ce…
Dawuda Ya Gudu daga wurin Saul 1 Sa’an nan Dawuda ya tafi wurin Ahimelek, firist, a Nob. Ahimelek kuwa ya fita da rawar jiki domin ya tarye Dawuda, ya ce…
An Kashe Firistoci 1 Dawuda ya bar Gat, ya tsere zuwa kogon Adullam. Da ‘yan’uwansa da mutanen gidan ubansa, suka ji labari, suka tafi can wurinsa. 2 Kowane mutum kuma…
Dawuda Ya Kuɓutar da Garin Kaila 1 Aka faɗa wa Dawuda, cewa Filistiyawa suna yaƙi da mutanen Kaila, suna washe musu hatsi a masussukai. 2 Sai Dawuda ya yi roƙo…
Dawuda Ya Bar Saul da Rai a En-gedi 1 Da Saul ya komo daga yaƙi da Filistiyawa, sai aka faɗa masa Dawuda yana jejin En-gedi. 2 Sai Saul ya zaɓi…
Rasuwar Sama’ila 1 Sama’ila kuwa ya rasu. Dukan Isra’ilawa suka taru suka yi makoki dominsa. Suka binne shi a gidansa a Rama. Dawuda da Abigail Sai Dawuda ya tashi ya…
Dawuda Ya Bar Saul da Rai a Zif 1 Zifawa suka zo wurin Saul a Gibeya suka ce, “Ba ga Dawuda yana ɓuya a kan tudun Hakila wanda yake gaban…
Zaman Dawuda tare da Filistiyawa 1 Dawuda ya yi tunani a ransa, ya ce, “Wata rana Saul zai kashi ni, don haka ba abin da ya fi mini, sai in…
1 A kwanakin nan Filistiyawa suka tattara sojojinsu don su yi yaƙi da Isra’ilawa. Akish kuwa ya ce wa Dawuda, “Sai ka sani fa, kai da mutanenka za ku tafi…
Filistiyawa Ba Su Amince da Dawuda Ba 1 Filistiyawa suka tattara rundunar yaƙinsu a Afek. Isra’ilawa kuma suka kafa sansaninsu kusa da maɓuɓɓugar da take a Yezreyel. 2 Sa’ad da…
Dawuda Ya Ci Amalekawa 1 Sa’ad da Dawuda da mutanensa suka koma Ziklag a rana ta uku, sai suka tarar Amalekawa sun riga sun kawo wa Negeb da Ziklag hari….