1 YAH 1

Kalmar Rai 1 Shi da yake tun fil’azal yake nan, wanda muka ji, muka gani da idonmu, muka duba, hannuwanmu kuma suka taɓa, a game da Kalmar Rai, 2 wannan…

1 YAH 2

Almasihu Mai Taimako Gun Allah 1 Ya ku ‘ya’yana ƙanana, ina rubuto muku wannan ne domin kada ku yi zunubi. In kuwa wani ya yi zunubi, muna da Mai Taimako…

1 YAH 3

‘Ya’yan Allah 1 Ku dubi irin ƙaunar da Uba ya nuna mana, har yake ce da mu ‘ya’yan Allah, haka kuwa muke. Abin da ya sa duniya ba ta san…

1 YAH 4

Ruhun Allah da na Magabci 1 Ya ku ƙaunatattuna, ba kowane ruhu za ku gaskata ba, sai dai ku jarraba ku gani ko na Allah ne, don annabawan ƙarya da…

1 YAH 5

Bangaskiya ta Yi Nasara da Duniya 1 Kowa da yake gaskata Yesu shi ne Almasihu, haifaffen Allah ne. Kowa yake ƙaunar mahaifi kuwa, yana ƙaunar ɗa kuma. 2 Ta haka…