JOSH 14

An Rarraba Ƙasar Kan’ana ta Hanyar Kuri’a 1 Waɗannan su ne karkasuwar gādon da Isra’ilawa suka karɓa a ƙasar Kan’ana, wanda Ele’azara, firist, da Joshuwa ɗan Nun, da shugabannin iyalan…

JOSH 15

Yankin Ƙasar da Aka Ba Yahuza 1 Rabon da aka ba jama’ar Yahuza bisa ga iyalansu ya yi kudu, a iyakar Edom zuwa jejin Zin, can kudu nesa. 2 Iyakarsu…

JOSH 16

Yankin Ƙasar da Aka Ba Ifraimu da Manassa 1 Rabon zuriyar Yusufu ya milla tun daga Urdun zuwa wajen Yariko, gabas da ruwan Yariko zuwa jejin. Ya haura daga Yariko…

JOSH 17

1 Aka ba kabilar Manassa, ɗan farin Yusufu, nata rabon gādo. Makir ɗan farin Manassa, uban Gileyad, aka ba shi Gileyad da Bashan domin shi jarumi ne. 2 Aka kuma…

JOSH 18

Rarraba Ƙasa a Shilo 1 Da jama’ar Isra’ila suka ci ƙasar, sai suka tattaru a Shilo inda suka kafa alfarwa ta sujada. 2 Har yanzu akwai sauran kabila bakwai na…

JOSH 19

Yankin Ƙasar da Aka Ba Kabilar Saminu 1 Kuri’a ta biyu ta faɗa kan kabilar Saminu bisa ga iyalanta. Nasu rabon gādon yana tsakiyar rabon gādon kabilar Yahuza. 2 Waɗannan…

JOSH 20

An Keɓe Biranen Mafaka 1 Sai Ubangiji ya ce wa Joshuwa, 2 “Ka faɗa wa jama’ar Isra’ila, su keɓe biranen mafaka waɗanda na faɗa wa Musa ya faɗa muku. 3…

JOSH 21

Biranen da Aka Ba Lawiyawa 1 Shugabannin gidajen kakannin Lawiyawa suka zo wurin Ele’azara, firist, da wurin Joshuwa ɗan Nun, da shugabannin gidajen kakannin kabilan jama’ar Isra’ila. 2 Suka yi…

JOSH 22

Bagade a Bakin Urdun 1 Sa’an nan Joshuwa ya kira mutanen kabilar Ra’ubainu, da na Gad, da rabin kabilar Manassa. 2 Ya ce musu, “Kun aikata dukan abin da Musa,…

JOSH 23

Joshuwa Ya Yi wa Jama’a Jawabi 1 An daɗe bayan da Ubangiji ya hutar da Isra’ilawa daga abokan gābansu waɗanda suke kewaye da su. Joshuwa kuwa ya tsufa, shekarunsa sun…