1 TAR 23

1 Sa’ad da Dawuda ya tsufa, yana da shekaru da yawa, sai ya naɗa ɗansa Sulemanu ya zama Sarkin Isra’ila. Ayyukan Lawiyawa 2 Dawuda kuwa ya tattara dukan shugabannin Isra’ila,…

1 TAR 24

Ayyukan da aka Raba wa Firistoci 1 Ga yadda ‘ya’yan Haruna, maza, suka karkasu. ‘Ya’yan Haruna, maza, su ne Nadab, da Abihu, da Ele’azara, da Itamar. 2 Amma Nadab da…

1 TAR 25

Ƙungiyoyin Mawaƙa 1 Dawuda fa da shugabannin Lawiyawa suka zaɓi waɗansu daga cikin ‘ya’yan Asaf, maza, da na Heman, da na Yedutun domin su raira waƙa da garayu, da molaye,…

1 TAR 26

Masu Tsaron Haikali da Shugabanni 1 Ƙungiyoyin masu tsaron ƙofofi ke nan. Na wajen Kora shi ne Shallum ɗan Kore, daga cikin iyalin Ebiyasaf. 2 Shallum kuwa yana da ‘ya’ya…

1 TAR 27

Manyan Ma’aikatan Mulki 1 Ga lissafin kawunan iyalin Isra’ilawa, da shugabannin dangi, da jama’a masu gudanar da ayyukan mulki. A kowane wata akan sauya aikin ƙungiyar mutum dubu ashirin da…

1 TAR 28

Dawuda Ya Danƙa Ginin Haikali ga Sulemanu 1 Dawuda ya yi umarni a tara dukan shugabannin Isra’ila, da shugabannin kabilai, da shugabannin ƙungiyoyin da suke bauta wa sarki, da shugabannin…

1 TAR 29

Ba Da Kyautai domin Gina Haikali 1 Sarki Dawuda fa ya yi magana da dukan taron, ya ce, “Ga shi, ɗana Sulemanu, wanda Allah ya zaɓa, shi dai saurayi ne…

2 TAR 1

Addu’ar Sulemanu ta Neman Hikima 1 Sulemanu ɗan Dawuda ya kahu sosai cikin mulkinsa, gama Ubangiji Allahnsa yana tare da shi, Ubangiji kuwa ya sa shi ya zama mashahuri. 2…

2 TAR 2

Shirye-shiryen Ginin Haikali 1 Sai Sulemanu ya yi niyya a ransa zai gina Haikali saboda sunan Ubangiji, ya kuma gina wa kansa fāda. 2 Don haka, sai ya sa mutane…

2 TAR 3

Sulemanu Ya Gina Ɗakin Sujada domin Ubangiji 1 Sulemanu kuwa ya fara ginin Haikalin Ubangiji a Urushalima a kan Dutsen Moriya, inda Ubangiji ya taɓa bayyana ga tsohonsa Dawuda, inda…