L. KID 14
Mutane suka yi Yaji 1 Sai dukan taron jama’a suka yi kuka da babbar murya dukan dare saboda wahala. 2 Dukan Isra’ilawa suka yi gunaguni a kan Musa da Haruna,…
Mutane suka yi Yaji 1 Sai dukan taron jama’a suka yi kuka da babbar murya dukan dare saboda wahala. 2 Dukan Isra’ilawa suka yi gunaguni a kan Musa da Haruna,…
Ka’idodin Yin Hadayu 1 Ubangiji ya ba Musa 2 waɗannan ka’idodi domin Isra’ilawa su kiyaye su a ƙasar da zai ba su. 3 Sa’ad da za su yi hadayar da…
Tayarwar Kora, da Datan, da Abiram 1-2 Sai Kora, ɗan Izhara, na kabilar Lawi, iyalin Kohat, ya yi ƙarfin hali ya tayar wa Musa. Waɗansu uku kuma daga kabilar Ra’ubainu…
Sandan Haruna 1 Ubangiji ya yi magana da Musa ya ce, 2 “Ka faɗa wa Isra’ilawa su ba ka sanduna, sanda guda daga kowane shugaban gidan kakanninsu, sanduna goma sha…
Ayyukan Lawiyawa da Firistoci 1 Sai Ubangiji ya ce wa Haruna, “Kai da ‘ya’yanka, da gidan mahaifinka za ku ɗauki hakkin abin da ya shafi alfarwa ta sujada. Kai da…
Tsarkakewar Marasa Tsarki 1 Ubangiji ya yi magana da Musa da Haruna, ya ce, 2 “Wannan ita ce ka’ida wadda Ubangiji ya umarta. Ka faɗa wa Isra’ilawa su kawo maka…
Ruwa daga cikin Dutse 1 Sai dukan taron jama’ar Isra’ilawa suka zo jejin Zin a watan fari, suka sauka a Kadesh. A nan ne Maryamu ta rasu, a nan kuma…
An ci Kan’aniyawa da Yaƙi 1 Da Sarkin Arad, Bakan’ane, wanda yake zaune a Negeb, ya ji Isra’ilawa suna zuwa ta hanyar Atarim, sai ya fita ya yi yaƙi da…
Balak ya Sa a Kirawo masa Bal’amu 1 Isra’ilawa suka kama tafiya, suka yi zango a filayen Mowab a hayin Urdun daura da Yariko. 2 Balak ɗan Ziffor ya ga…
1 Sai Bal’amu ya ce wa Balak, “Ka gina mini bagadai guda bakwai a nan, ka kawo mini bijimai bakwai da raguna bakwai.” 2 Balak ya yi yadda Bal’amu ya…