L. KID 24
1 Da Bal’amu ya gane Ubangiji yana jin daɗin sa wa Isra’ilawa albarka bai tafi neman shawara kamar dā ba, sai ya fuskanci jeji, 2 ya ta da idanunsa ya…
1 Da Bal’amu ya gane Ubangiji yana jin daɗin sa wa Isra’ilawa albarka bai tafi neman shawara kamar dā ba, sai ya fuskanci jeji, 2 ya ta da idanunsa ya…
Isra’ilawa sun yi Sujada ga Ba’al-feyor 1 Sa’ad da Isra’ilawa suka yi zango a Shittim, maza suka fara yin lalata da matan Mowabawa. 2 Waɗannan mata sukan gayyaci mutanen zuwa…
Ƙidaya ta Biyu 1 Bayan annobar, sai Ubangiji ya ce wa Musa da Ele’azara, ɗan Haruna, firist, 2 “Ku ƙidaya dukan taron jama’ar Isra’ila tun daga mai shekara ashirin zuwa…
Roƙon ‘Ya’yan Zelofehad Mata 1 Sai ‘ya’yan Zelofehad, mata, ɗan Hefer ɗan Gileyad, ɗan Makir, ɗan Manassa, ɗan Yusufu, suka tafi ƙofar alfarwa ta sujada. Sunayen ‘ya’ya, matan ke nan,…
Hadaya na Kullum 1 Sai Ubangiji ya umarce Musa, 2 ya dokaci Isra’ilawa su tabbatar cewa sun miƙa wa Allah hadaya ta abinci tare da hadayun da za a yi…
Hadayu na Idin Watan Bakwai 1 A rana ta fari ga wata na bakwai za a taru domin yin sujada, ba za a yi aiki a ranar ba. A ranar…
Doka a kan Wa’adodin Mata 1 Musa ya kuma ce wa shugabannin kabilan Isra’ilawa, “Ga abin da Ubangiji ya umarta.” 2 Idan mutum ya yi wa’adi ga Ubangiji, ko kuwa…
Yaƙin Jihadi da Madayanawa 1 Ubangiji ya ce wa Musa, 2 “Ka ɗaukar wa Isra’ilawa fansa a kan Madayanawa. Bayan ka yi wannan za ka mutu.” 3 Musa kuwa ya…
Kabilai a Gabashin Urdun 1 Kabilan Ra’ubainu da Gad suna da dabbobi da yawa ƙwarai. Da suka ga ƙasar Yazar da ta Gileyad wuri ne mai kyau domin shanu, 2…
Tafe-tafe daga Masar zuwa Mowab 1 Waɗannan su ne wuraren da Isra’ilawa suka yi zango sa’ad da suka fita runduna runduna daga ƙasar Masar ta hannun Musa da Haruna. 2…