L. KID 34

Iyakokin Ƙasar 1 Ubangiji ya ba Musa 2 waɗannan umarnai domin jama’ar Isra’ila. Sa’ad da suka shiga ƙasar Kan’ana ga yadda iyakokin ƙasashensu za su zama. 3 Iyakar ƙasarsu daga…

L. KID 35

Biranen Lawiyawa 1 A filayen Mowab a wajen Urdun daura da Yariko, Ubangiji ya yi magana da Musa, ya ce, 2 “Ka umarci jama’ar Isra’ila, ka ce su ba Lawiyawa…

L. KID 36

Gādon Matan Aure 1 Sai shugabannin gidajen iyalan ‘ya’yan Gileyad, ɗan Makir, jikan Manassa, ɗan Yusufu, suka zo suka yi magana da Musa da sauran shugabanni. 2 Suka ce, “Ubangiji…

M. SH 1

Musa Ya Jaddada wa Isra’ilawa Alkawarin Ubangiji a Horeb 1 Waɗannan su ne zantuttukan da Musa ya faɗa wa dukan Isra’ilawa a hayin Urdun cikin jejin Araba daura da Suf,…

M. SH 2

Shekarun da suka Yi a Jeji 1 “Muka koma cikin jeji ta hanyar Bahar Maliya kamar yadda Ubangiji ya faɗa mini. Muka daɗe muna ta gewaya ƙasar tuddai ta Seyir….

M. SH 3

Isra’ilawa Sun Ci Og na Bashan 1 “Muka ci gaba da tafiyarmu muka nufi Bashan. Sai Og, Sarkin Bashan, tare da dukan jama’arsa suka fito su yi yaƙi da mu…

M. SH 4

Musa Ya Gargaɗi Isra’ilawa Su Yi Biyayya 1 “Yanzu, ya Isra’ilawa, sai ku kiyaye dokoki da farillai da nake koya muku don ku rayu, ku shiga ku kuma mallaki ƙasar…

M. SH 5

Dokoki Goma 1 Musa ya kirawo Isra’ilawa duka, ya ce musu, “Ya ku Isra’ilawa, ku ji dokoki da farillai waɗanda nake muku shelarsu a yau! Sai ku koye su, ku…

M. SH 6

Babban Umarni 1 “Waɗannan su ne umarnai, da dokoki, da farillai waɗanda Ubangiji Allahnku ya umarce ni in koya muku domin ku kiyaye su a ƙasar da kuke hayewa zuwa…

M. SH 7

Tsattsarkar Jama’a ta Ubangiji 1 “Sa’ad da Ubangiji Allahnku ya kai ku ƙasar da kuke shiga ku mallake ta, zai korar muku da al’ummai da yawa, su Hittiyawa, da Girgashiyawa,…