L. MAH 20
Yaƙi da Mutanen Biliyaminu 1 Dukan jama’ar Isra’ila fa suka fito tun daga Dan a arewa har zuwa Biyer-sheba a kudu da kuma Gileyad daga gabas. Suka hallara gaba ɗaya…
Yaƙi da Mutanen Biliyaminu 1 Dukan jama’ar Isra’ila fa suka fito tun daga Dan a arewa har zuwa Biyer-sheba a kudu da kuma Gileyad daga gabas. Suka hallara gaba ɗaya…
Mata domin Mutanen Biliyaminu 1 Mutanen Isra’ila kuwa suka yi wa Ubangiji ƙaƙƙarfan alkawari a Mizfa cewa, “Ba wani daga cikinmu da zai ba da ‘yarsa aure ga mutumin Biliyaminu.”…
Elimelek da Iyalinsa a Mowab 1 A zamanin da mahukunta suke mulkin Isra’ila, aka yi yunwa a ƙasar. Sai wani mutumin Baitalami a Yahudiya ya yi ƙaura zuwa ƙasar Mowab,…
Rut a Gonar Bo’aza 1 Na’omi tana da wani dangin mijinta, Elimelek, sunansa Bo’aza, shi kuwa attajiri ne. 2 Sai Rut, mutuniyar Mowab, ta ce wa Na’omi, “Bari in tafi,…
Bo’aza da Rut a Masussuka 1 Wata rana, Na’omi ta ce wa Rut, “’Yata, ya kamata in nemar miki miji don ki sami gida inda za ki huta, ki ji…
Bo’aza ya Auri Rut 1 Bo’aza fa ya tafi, ya zauna a dandalin ƙofar gari. Sai ga wani daga cikin waɗanda hakkinsu ne su ɗauki Rut, shi ne kuwa wanda…
Haihuwar Sama’ila 1 Akwai wani mutum daga kabilar Ifraimu sunansa Elkana, yana zaune a Rama, a ƙasar tudu ta Ifraimu. Shi ɗan Yeroham ne, jika ga Eliyab, na iyalin Nahat,…
Waƙar Hannatu 1 Hannatu kuwa ta yi addu’a ta ce, “Ubangiji ya cika zuciyata da murna. Ina farin ciki da abin da ya yi. Ina yi wa maƙiyana dariya, Ina…
Ubangiji Ya Kira Sama’ila 1 Yaron nan Sama’ila yana yi wa Ubangiji aiki a hannun Eli. A lokacin nan Ubangiji bai cika yin magana da mutane ba, ba safai kuma…
Filistiyawa Sun Ƙwace Akwatin Alkawari 1 A wannan lokaci Isra’ilawa suka yi shiri su yi yaƙi da Filistiyawa, Isra’ilawa suka kafa sansaninsu a Ebenezer, Filistiyawa kuma suka kafa nasu a…