M. SH 8

Ƙasar da za ku Mallaka Mai Albarka Ce 1 “Sai ku lura, ku aikata dukan umarnan da na umarce ku da su don ku rayu, ku riɓaɓɓanya, ku shiga ƙasar…

M. SH 9

Ubangiji zai Hallaka Al’umman Ƙasar Kan’ana 1 “Ku ji, ya Isra’ilawa, yau kuna kan haye Kogin Urdun, don ku kori al’ummai waɗanda suka fi ku yawa, sun kuwa fi ku…

M. SH 10

Allunan Dutse na Biyu 1 “A lokacin nan kuwa Ubangiji ya ce mini, ‘Ka sassaƙa alluna biyu na dutse kamar na farko, ka hau zuwa wurina a bisa dutsen, ka…

M. SH 11

Girman Ubangiji 1 “Sai ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku, ku kiyaye faɗarsa, da dokokinsa da farillansa, da umarnansa kullum. 2 Yau fa ku sani ba da ‘ya’yanku nake magana ba, waɗanda…

M. SH 12

A Wuri Ɗaya Kaɗai za a Yi Sujada 1 “Waɗannan su ne dokoki da farillai da za ku lura ku aikata a ƙasar da Ubangiji Allah na kakanninku ya ba…

M. SH 13

1 “Idan wani annabi, ko mai mafarki ya fito a cikinku, ya yi muku shelar wata alama ko mu’ujiza, 2 idan alamar ko mu’ujizar ta auku, idan kuma ya ce,…

M. SH 14

Al’adar Makokin da Aka Hana 1 “Ku ‘ya’ya ne ga Ubangiji Allahnku, kada ku yi wa jikinku zāne, kada kuma ku yi wa kanku sanƙo saboda wani wanda ya rasu….

M. SH 15

Shekarar Yafewa 1 “A ƙarshen kowace shekara bakwai dole ku yafe dukan basusuwan da kuke bi. 2 Ga yadda za ku yafe. Sai kowane mai bin bashi ya yafe wa…

M. SH 16

Idin Ƙetarewa 1 “Ku kiyaye watan Abib don ku yi Idin Ƙetarewa ga Ubangiji Allahnku, gama a watan Abib ne Ubangiji Allahnku ya fito da ku daga Masar da dad…

M. SH 17

1 “Kada ku miƙa wa Ubangiji Allahnku hadaya da sa ko da tunkiyar da take da lahani ko naƙasa, gama wannan abar ƙyama ce ga Ubangiji Allahnku. 2 “Idan aka…